10 min

Yadda dalibai ke barin karatu a Nijar don tafiya neman kudi a wasu kasashe Ilimi Hasken Rayuwa

    • Education

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa a wannan lokacin ya yi duba ne kan yadda dalibai da dama a Jamhuriyar Nijar, musaman maza ke barin karatu da sunan tafiya neman kudi, kasashen ketare kamar Libiya, Aljeriya ko kuma hako zinare a kasar Mali kai harma da kokarin tsallakawa Turai, abin da ya sanya kungiyoyin dalibai a kasar bazama aikin wayar da kan matasa kan sanin muhimmancin da ilimi ke da shi.

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa a wannan lokacin ya yi duba ne kan yadda dalibai da dama a Jamhuriyar Nijar, musaman maza ke barin karatu da sunan tafiya neman kudi, kasashen ketare kamar Libiya, Aljeriya ko kuma hako zinare a kasar Mali kai harma da kokarin tsallakawa Turai, abin da ya sanya kungiyoyin dalibai a kasar bazama aikin wayar da kan matasa kan sanin muhimmancin da ilimi ke da shi.

10 min

Top Podcasts In Education

Lederens Dilemma
Børsen
112 For Din Økonomi
Female Invest
Den Dyriske Time
Alexander Holm og Mathias Bondo Kim
Flugten fra hamsterhjulet
Caroline Johansen
Dansk i ørerne
Sofie Lindholm
anything goes with emma chamberlain
emma chamberlain

More by RFI Hausa

Tarihin Afrika
RFI Hausa
Tambaya da Amsa
RFI Hausa
Wasanni
RFI Hausa
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
RFI Hausa
Muhallinka Rayuwarka
RFI Hausa
Mu Zagaya Duniya
RFI Hausa