24 episodes

Shirin Mu Zagaya Duniya na duba Wasu Muhimman Labarai da suka ja hankalin Duniya a cikin mako. Ana gabatar da shirin ne a ranar Asabar da safe a kuma maimaita ranar Lahadi da daddare.

Mu Zagaya Duniya RFI Hausa

    • News

Shirin Mu Zagaya Duniya na duba Wasu Muhimman Labarai da suka ja hankalin Duniya a cikin mako. Ana gabatar da shirin ne a ranar Asabar da safe a kuma maimaita ranar Lahadi da daddare.

    Hukumar EFCC na neman tsohon gwamnan jihar Kogi Yahya Bello ruwa a jallo

    Hukumar EFCC na neman tsohon gwamnan jihar Kogi Yahya Bello ruwa a jallo

    Daga cikin labarun da shirin karshen makon ya waiwaya akwai neman tsohon gwamnan jihar Kogi yahya Bello da hukumar EFCC ke yi ruwa a jallo, lamarin da ya kai ga daukar matakin dakile duk wani yunkurinsa na ficewa daga Najeriya

    • 20 min
    Muhimman labarun lamurran da suka wakana a makon da ya gabata

    Muhimman labarun lamurran da suka wakana a makon da ya gabata

    Masu sauraro daga sashin Hausa na RFI cikin shirin Mu Zagaya Duniya da saba zabo wasu daga cikin muhimman labarun lamurran da suka wakana a makon da ya gabata, domin bitarsu.

    A ranar Larabar da ta gabata al'ummar Musulmin Najeriya suka bi sahun takwarorinsu na duniya wajen gudanar da Sallar Idi Karama, wadda aka saba gudanarwa bayan kammala azumin watan Ramadan.

    • 20 min
    Karin kudin wutar lantarki ya fusata 'yan Najeriya

    Karin kudin wutar lantarki ya fusata 'yan Najeriya

    Shirin Mu zagaya duniya na wannan mako ya duba batun karin kudin wutar lantarki a Najeriya, halin da ake ciki a Gabas ta tsakiya da kuma rikicin siyasar Togo.

    • 19 min
    Bitar labaran mako: Yadda aka ceto daliban Kuriga a Kadunan Najeriya

    Bitar labaran mako: Yadda aka ceto daliban Kuriga a Kadunan Najeriya

    Shirin 'Mu Zagaya Duniya' na wannan mako tare da Rukayya Abba Kabara ya yi bitan wasu daga cikin labaran da suka fi daukar hankali a makon da ya wuce ciki har da labarin yadda gwamnatin Najeriya ta ceto daliban Kuriga da ke Jihar Kaduna tare da sada su da iyalan su.

    • 19 min
    Dubi akan matakin gwamnatin mulkin sojin Nijar na katse huldar aiki da dakarun Amurka

    Dubi akan matakin gwamnatin mulkin sojin Nijar na katse huldar aiki da dakarun Amurka

    Daga cikin muhimman batutuwan da shirin ya waiwaya a wannan makon akwai matakin Gwamnatin mulkin sojin Jamhuriyar Nijar na kawo karshen yarjejeniyar tsaro da ke tsakanin kasar da Amurka.

    • 19 min
    Matakin Najeriya na bude iyakokin da ta rufe tsakaninta da Jamhutiyar Nijar

    Matakin Najeriya na bude iyakokin da ta rufe tsakaninta da Jamhutiyar Nijar

    Daga cikin labarun da shirin ya kunsa a wannan makon, akwai matakin da Najeriya ta dauka na bude iyakokin da ta rufe tsakaninta da Jamhutiyar Nijar, tare da janye baki dayan takunkuman da ta kakaba mata.

    Gwamnatin Birtaniya ta ce a shirye take ta baiwa ‘yan dubban ‘yan Rwanda da ke neman mafaka fam dubu uku kowannensu, to amma fa a bisa sharadin za su amince a mayar da su gida daga kasar ta Birtaniya

    • 19 min

Top Podcasts In News

Journal Afrique
RFI
LMA - Le Monde Aujourd’hui 05h30 TU - Voix de l'Amérique
VOA
Journal Monde
RFI
Géopolitique
RFI
Journal de l'Afrique
FRANCE 24
Géopolitique
France Inter

More by RFI Hausa

Tarihin Afrika
RFI Hausa
Tambaya da Amsa
RFI Hausa
Wasanni
RFI Hausa
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
RFI Hausa
Muhallinka Rayuwarka
RFI Hausa
Lafiya Jari ce
RFI Hausa