24 episodes

Shiri ne na musamman, da kan tattaunawa da bangarori daban-daban na Al’umma da ke sauraren Shirye shiryen RFI Hausa daga kowane kusurwa na fadin duniya, kan muhimman batutuwa, da suka shafi siyasa Tattalin’ariziki, al’adu da dai sauransu…

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare RFI Hausa

    • News

Shiri ne na musamman, da kan tattaunawa da bangarori daban-daban na Al’umma da ke sauraren Shirye shiryen RFI Hausa daga kowane kusurwa na fadin duniya, kan muhimman batutuwa, da suka shafi siyasa Tattalin’ariziki, al’adu da dai sauransu…

    Kan matakin rufe wasu kafafen yada labarai da gwamnatin sojin Burkina Faso ta yi

    Kan matakin rufe wasu kafafen yada labarai da gwamnatin sojin Burkina Faso ta yi

    Ƙasashen duniya da kuma ƙungiyoyi kaƙƙin aikin jarida da kuma ‘yancin bayyan ra’ayi, sun yi tir a game da matakin rufe wasu kafafen yaɗa labarai da gwamnatin mulkin sojin Burkina Faso ta dauka.

    • 10 min
    Ra'ayoyin masu saurare kan batutuwa da dama

    Ra'ayoyin masu saurare kan batutuwa da dama

    Shirin ra'ayoyin masu saurare na wannan rana ta Juma'a ya bai wa jama'a damar tofa albarkacin bakinsu ne game da batutuwa da dama da ke ci musu tuwo a kwarya, kama daga siyasa, tattalin arziki, tsaro, zaman-takewa da dai sauransu.

    • 9 min
    An fara samun karancin man fetur a sassan Najeriya

    An fara samun karancin man fetur a sassan Najeriya

    Rahotanni daga sassan arewacin Najeriya na nuna cewar an fara samun karancin man fetur a gidajen sayar da man, abinda ya sa wasu masu man kara farashin da suke sayar da kowacce lita.

    • 10 min
    Kan halin rashin tsaron da arewa maso yammacin Najeriya ke ciki

    Kan halin rashin tsaron da arewa maso yammacin Najeriya ke ciki

    Wata kungiyar kare hakkin dan adam ta kasa da kasa da ake kira Global Rights ta bayyana cewa yankin arewa maso yammacin Najeriya shi ne mafi fuskantar ayyukan ta’addanci masu alaka da kashe-kashe ko garkuwa da mutane idan an kwatanta da yankin kudancin kasar.

    • 10 min
    An cika shekara guda da fara yakin kasar Sudan

    An cika shekara guda da fara yakin kasar Sudan

    A farkon wannan makojn ne yakin da ake gwabzawa a Sudan tsakanin sojojin kasar karkashin Janar Abdel Fattah al-Burhan da kuma dakarun RSF da ke karkashin Mohamed Hamdan Dagalo ke cika shekara guda.

    • 10 min
    Kan cika shekaru 10 da sace daliban Chibok da Boko Haram ta yi

    Kan cika shekaru 10 da sace daliban Chibok da Boko Haram ta yi

    Yayin da aka cika shekaru 10 da sace dalibai a makarantar sakandiren 'yan mata da ke garin Chibok a jihar Borno a arewa maso gabashin Najeriya, har yanzu akwai matan kusan 100 da ke tsare a hannun mayakan Boko Haram da suka yi garkuwa da su.

    • 9 min

Top Podcasts In News

Page 94: The Private Eye Podcast
Page 94: The Private Eye Podcast
Appels sur l'actualité
RFI
Blast - L’économie
Salomé Saqué, Blast le souffle de l’info
Géopolitique
RFI
Géopolitique
France Inter
Le Collimateur
Alexandre Jubelin / Binge Audio

More by RFI Hausa

Tarihin Afrika
RFI Hausa
Tambaya da Amsa
RFI Hausa
Wasanni
RFI Hausa
Muhallinka Rayuwarka
RFI Hausa
Mu Zagaya Duniya
RFI Hausa
Lafiya Jari ce
RFI Hausa