79 episodes

Kokarin nutsawa cikin wahalhalun da mutanen da ke zaune a yankunan da ake fama da tashe-tashen hankula ke fuskanta, yawanci yakan zo ne kawai ta fuskar kididdiga; Birbishin Rikici wani shiri ne na mako-mako akan waɗannan labarun sirri na wadanda rikici da tashin hankali suka shafa da HumAngle ke kawo muku.

Birbishin Rikici HumAngle

    • News

Kokarin nutsawa cikin wahalhalun da mutanen da ke zaune a yankunan da ake fama da tashe-tashen hankula ke fuskanta, yawanci yakan zo ne kawai ta fuskar kididdiga; Birbishin Rikici wani shiri ne na mako-mako akan waɗannan labarun sirri na wadanda rikici da tashin hankali suka shafa da HumAngle ke kawo muku.

    Ciwon Zama Dan Gudun Hijira A Inda Yaki Ya Wargaza

    Ciwon Zama Dan Gudun Hijira A Inda Yaki Ya Wargaza

    Tun lokacin da aka fara rikicin Boko Haram a Arewa maso Gabashin Najeriya, rayuka da yawa sunyi muni ga miliyoyin mutane. Yakura Kumshe na daya daga cikin wadannan mutanen.
    Mun tambaye ta yadda take ji game da yadda al’amura suka sauya cikin sauri, tun daga ranar a Kumshe lokacin da ita da danginta suka san cewa dole ne su gudu zuwa Maiduguri. Tayi magana mei tsawo.

    Marubuciya: Hauwa Shaffi Nuhu
    Muryoyin Shiri: Khadija Gidado
    Fassara: Rukayya Saeed   
    Edita: Aliyu Dahiru 
    Furodusa: Khadija Gidado
    Babban Furodusa: Anthony Asemota
    Babban Mashiryi: HumAngle Media

    • 3 min
    Tun Da Aka Kama Mamio Ba A San Inda Yake Ba!

    Tun Da Aka Kama Mamio Ba A San Inda Yake Ba!

     Shekaru goma da suka gabata, yayin da rikicin Boko Haram ya yi kamari a Maiduguri, harkokin kasuwanci sun koma baya. Don haka, Alhaji Modu ya yanke shawarar tafiya zuwa birnin Legas da ke kudancin Najeriya, tare da fatan sayar da amfanin gonan sa. Bayan shekara goma, har yanzu bai dawo ba. 

    Marubuci: Kunle Adebajo
    Muryoyin shiri: Khadija Gidado
    Fassara: Rukayya Saeed   
    Edita: Aliyu Dahiru 
    Furodusa: Khadija Gidado
    Babban Furodusa: Anthony Asemota
    Babban Mashiryi: HumAngle Media

    • 5 min
    Komawa Gida Ko Sake Barinsa?

    Komawa Gida Ko Sake Barinsa?

    A shekarar 2021, gwamnatin jihar Borno ta sanar da cewa za ta rufe dukkan sansanonin ‘yan gudun hijira da ke Maiduguri tare da fara tsugunar da mutanen garin a garuruwansu ko wasu garuruwa.

    Hakan dai ya kasance ne domin a rage yawan ‘yan gudun hijira a babban birnin kasar da kuma kara samun karfin gwiwa a tsakanin mutanen da suka dogara da kayayyakin agaji tsawon shekaru.

    Marubuciya: Yakura Kumshe
    Muryoyin shiri: Zubaida Baba Ibrahim
    Fassara: Rukayya Saeed   
    Edita: Aliyu Dahiru 
    Furodusa: Khadija Gidado
    Babban Furodusa: Anthony Asemota
    Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

    • 4 min
    'Ba Rai, Ba Mutuwa'

    'Ba Rai, Ba Mutuwa'

    Ragowar kuɗaɗen ayyukan jin kai ga ƴan gudun hijirar da ba su da mafita yana janyo shigarsu tsakiyar hatsarin hare-hare da ke faruwa idan sun fita gonaki don neman samun kudin siyan abinci. 
    Daya daga cikin irin wadannan mutanen shine Hagola Biya, mahaifi ga yara 14 kuma mijin mata biyu.

    Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
    Marubuci: Murtala Abdullahi
    Muryoyin shiri: Akila Jibrin
    Fassara: Rukayya Saeed   
    Edita: Aliyu Dahiru 
    Furodusa: Khadija Gidado
    Babban Furodusa: Anthony Asemota
    Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

    • 7 min
    Rayuwa A Daular Boko Haram

    Rayuwa A Daular Boko Haram

    Yaya rayuwa take a matsayin macen da aka sace a yankin Boko Haram? Yaya ya bambanta da rayuwa a cikin yankuna da ke ƙarƙashin ikon gwamnati?

    Saurari labarin Amina a cikin shiri na wannan mako.

    Mai gabatarwa: Rukayya Saeed
    Marubuciya: Anthony Asemota
    Muryoyin shiri: Khadija Gidado
    Fassara: Rukayya Saeed   
    Edita: Aliyu Dahiru 
    Furodusa: Khadija Gidado
    Babban Furodusa: Anthony Asemota
    Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

    • 6 min
    Ta Rasa Matsuguni, Ta Kamu Da Cuta

    Ta Rasa Matsuguni, Ta Kamu Da Cuta

    Mata a sansanin Malkohi da ke jihar Adamawa a arewa maso gabashin Najeriya na fuskantar wani yanayi na musamman daga amfani da wuraren da ba su da tsafta a sansanin. 
    Cututtukan farji, kaikayi da suke kira ‘cutar bayi’ na shafar rayuwarsu.

    Mai gabatarwa: Rukayya Saeed
    Marubuciya: Zubaida Baba Ibrahim
    Muryoyin shiri: Khadija Gidado, Zubaida Baba Ibrahim, Sabiqah Bello
    Fassara: Rukayya Saeed   
    Edita: Aliyu Dahiru 
    Furodusa: Khadija Gidado
    Babban Furodusa: Anthony Asemota
    Babban Mashiryi: Ahmad Salkida

    • 5 min

Top Podcasts In News

The New York Times
NPR
The Daily Wire
SiriusXM
The Daily Wire
The Daily Wire