24 episodes

Wayar da kan jama’a da ilmantar da su, game da sha’anin da ya shafi Noma da muhalli da canjin yanayi. Yin bayanai dangane da batun gurbacewar yanayi tare da dumamarsa (Yanayi).

Muhallinka Rayuwarka RFI Hausa

    • News

Wayar da kan jama’a da ilmantar da su, game da sha’anin da ya shafi Noma da muhalli da canjin yanayi. Yin bayanai dangane da batun gurbacewar yanayi tare da dumamarsa (Yanayi).

    Matsalar yoyon iskar gas yayi sanadiyyar gurbacewar ruwan sha yankin Delta

    Matsalar yoyon iskar gas yayi sanadiyyar gurbacewar ruwan sha yankin Delta

    Shirin na wannan mako zai yi dubi ne akan  yadda al'ummar karamar hukumar Obagi na jihar RIVERS dake yankin NIGER DELTA tarayyar Najeriya suke fama da matsalar yoyon iskar gas sanadiyar fashewar bututun da aka samu tun a watan Yunin shekarar 2023  wanda yayi sanadiyyar gurbacewar ruwan sha, wanda ya sa al'ummar ke kamuwa da cutar amai da gudawa  har zuwa wannan lokaci.

    • 19 min
    Matakan da gwamnatin Najeriya ke dauka don magance matsalar tsuntsaye a gonaki

    Matakan da gwamnatin Najeriya ke dauka don magance matsalar tsuntsaye a gonaki

    Shirin 'Muhalli' na wannan makon tare da Nasiru Sani ya mayar da hankali ne kan tu’annatin da wasu nau'in tsuntsaye  da ake kira jan-baki ke yi wa gonaki a Najeriya tare da kokarin da gwamnati ke yi domin shawo kan lamarin.

    • 19 min
    Yadda tsananin zafi ya ci karo da lokacin azumin watan Ramadana

    Yadda tsananin zafi ya ci karo da lokacin azumin watan Ramadana

    Shirin a wannan mako zai ba da hankali ne akan tsananin zafin da ake fama da shi a wasu yankuna na Nahiyar Afirka,  a wannan shekarar ya tsananta inda a wasu sassa na tarayyar Najeriya lamarin ya dan wuce misali.

    Jihar Sokoto da ke Arewacin Najeriya, jiha ce da tun asali aka sani da tsanantar kowane juyin yanayi na Zafi ko na Sanyin Hunturu ko ma na yawan saukar Ruwan sama.

    Sai a latsa alamar sauti domin sauraron shirin.

    • 20 min
    Kaddamar da shirin inganta harkokin noma a jihar Niger

    Kaddamar da shirin inganta harkokin noma a jihar Niger

    Shirin na wanna makon zai yi dubi ne akan katafaren shirin zamanantar da aikin noma da gwamnatin jihar Nejan Najeriya ta kaddamar. Masana na ganin Jihar a matsayin wadda idan aka tattala kasar noma da take da ita, a cikinta kadai za a iya noma abincin da zai iya ciyar da kasar har ma a iya fitarwa zuwa kasashen ketare.

    • 20 min
    Najeriya ta kasance kan gaba a fagen noman masara a yankin yammacin Afrika

    Najeriya ta kasance kan gaba a fagen noman masara a yankin yammacin Afrika

    Shirin wannan mako zai ba da hankali ne a kan yadda Najeriya ta kasance akan gaba a fagen noman masara a daukacin yankin yammacin Afrika, inda kasar ke samar da sama da kashi 48 na masarar da ake nomawa a yankin.

    Mafi yawan masarar da ake nomawa a kasar, na fitowa ne daga yankin arewacin kasar, musamman jihohin Bauchi, Kaduna, Borno, Naija da Taraba da kuma wasu ‘yan kalilan din jihohin kudu maso yammacin kasar.

    • 21 min
    Shiri na musamman kan yadda bangaren noma ya fuskanci matsaloli a Najeriya

    Shiri na musamman kan yadda bangaren noma ya fuskanci matsaloli a Najeriya

    Shirin "Muhallinka Rayuwarka"  a wannan mako na musamman ne, domin kuwa ya yi dubi ne a kan matsaloli da dama suka addabi bangaren noma a Najeriya, wanda ake ganin su suka hana kasar samarwa kanta abincin da zai wadata jama'arta musamman a wannan lokaci da ake fuskantar tsadar sa a kasuwanni.

    • 19 min

Top Podcasts In News

Journal Monde
RFI
LEGEND
Guillaume Pley
Les actus du jour - Hugo Décrypte
Hugo Décrypte
L’Heure du Monde
Le Monde
Journal Afrique
RFI
Éco d'ici éco d'ailleurs
RFI

More by RFI Hausa

Tarihin Afrika
RFI Hausa
Tambaya da Amsa
RFI Hausa
Wasanni
RFI Hausa
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
RFI Hausa
Mu Zagaya Duniya
RFI Hausa
Lafiya Jari ce
RFI Hausa