9 min

Masar ce ta daya a gasar guje-guje da tsalle-tsalle ta Afrika da aka yi a Ghana Wasanni

    • Sports

Shirin Duniyar Wasanni a wannan mako yayi duba ne kan yadda gasar guje-guje da tsalle -tsalle ta nahiyar Afrika ta gudana a kasar Ghana. Kasar Masar ce ta zamo zakarar lashe lambobin yabo har 189, sai Najeriya da ke bi mata da lambobn yabo 120, yayinda Janhuriyar Nijar ta lashe lambobin yabo 11, lamarin da ya bata damar zama amatsayi na 16 a teburin kasashe 53 da suka halarci gasar bayan da Cape Verde ta janye daga fafatawa a wannan karon.

Shirin Duniyar Wasanni a wannan mako yayi duba ne kan yadda gasar guje-guje da tsalle -tsalle ta nahiyar Afrika ta gudana a kasar Ghana. Kasar Masar ce ta zamo zakarar lashe lambobin yabo har 189, sai Najeriya da ke bi mata da lambobn yabo 120, yayinda Janhuriyar Nijar ta lashe lambobin yabo 11, lamarin da ya bata damar zama amatsayi na 16 a teburin kasashe 53 da suka halarci gasar bayan da Cape Verde ta janye daga fafatawa a wannan karon.

9 min

Top Podcasts In Sports

New Heights with Jason and Travis Kelce
Wave Sports + Entertainment
The Dan Le Batard Show with Stugotz
Dan Le Batard, Stugotz
The Bill Simmons Podcast
The Ringer
Pardon My Take
Barstool Sports
Club Shay Shay
iHeartPodcasts and The Volume
The Ryen Russillo Podcast
The Ringer

More by RFI Hausa

Mu Zagaya Duniya
RFI Hausa
Wasanni
RFI Hausa
Lafiya Jari ce
RFI Hausa
Tambaya da Amsa
RFI Hausa
Ilimi Hasken Rayuwa
RFI Hausa
Dandalin Siyasa
RFI Hausa