24 episodi

Shirin Mu Zagaya Duniya na duba Wasu Muhimman Labarai da suka ja hankalin Duniya a cikin mako. Ana gabatar da shirin ne a ranar Asabar da safe a kuma maimaita ranar Lahadi da daddare.

Mu Zagaya Duniya RFI Hausa

    • News

Shirin Mu Zagaya Duniya na duba Wasu Muhimman Labarai da suka ja hankalin Duniya a cikin mako. Ana gabatar da shirin ne a ranar Asabar da safe a kuma maimaita ranar Lahadi da daddare.

    Gwamna Abba Yusuf ya mayar da Sarki Muhammadu Sunusi kan mukaminsa

    Gwamna Abba Yusuf ya mayar da Sarki Muhammadu Sunusi kan mukaminsa

    Gwamnan Kano Abba Yusuf ya rattaba hannu a wata doka  mai rusa ga baki daya masarautun Kano inda ya mayar da Sarki Muhammadu Sunusi kan mukaminsa.

    Bashir Ibrahim Idris dangane da wannan mataki ya tattauna da Abdoulkarim Ibrahim da Nura Ado Suleiman a cikin shirin Duniyar mu a yau daga nan sashen hausa na Rfi.

    • 20 min
    Bitar labaran mako: Bikin cika shekaru 17 da kafuwar Sashin Hausa na RFI

    Bitar labaran mako: Bikin cika shekaru 17 da kafuwar Sashin Hausa na RFI

    Daga cikin labarun da shirin na Muzagaya Duniya ya sake waiwaya akwai cikar Sashin Hausa na RFI shekaru 17 cif da kafuwa. Sai kuma matakin rushe sabbin masarautun da ya baiwa gwmna Abba Kabir Yusuf damar sake naɗa Sarki Muhammadu Sunusi na II a matsayin Sarkin Kano na 16.

    • 20 min
    Tattaunawa da Dr Kasim Garba Kurfi a shirin Duniyarmu a yau

    Tattaunawa da Dr Kasim Garba Kurfi a shirin Duniyarmu a yau

    Wannan shiri na Duniyarmu a yau zai dinga muhawara kan harkokin yau da  kullum da ke dauke hankalin jama'a a duk ranar Asabar daga karfe 5.

    Shirin na wannan mako ya karbi bakucin Dr Kasim Garba Kurfi mai sharhi kuma masanin tattalin arziki.

    • 20 min
    Mutane 15 ne suka rasa mutu sanadiyar harin da matashi ya kai Masallaci a Kano

    Mutane 15 ne suka rasa mutu sanadiyar harin da matashi ya kai Masallaci a Kano

    Daga cikin labarun da shirin wannan makon ya ƙunsa akwai harin da wani matashi a Kano ya kaiwa Masallaci ta hanyar cinna masa wuta, wadda zuwa lokacin gabatar da wannan shiri aka tabbatar da salwantar rayukan mutane 15 daga cikin akalla 30 da ke cikin Masalacin. Shirin na kuma ɗauke da tattauna wa da tsohon gwamnan Jihar Jigawa Sule Lamiɗo, kan tuntubar junan da jiga-jigan jam’iyyun dawa suka fara yi a Najeriya, don kafa sabon ƙawancen da zai tunkari jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya. 

    • 20 min
    Shirin ya duba zaben Chadi da kuma shirin ECOWAS na kafar rundunar yaki da ta'addanci

    Shirin ya duba zaben Chadi da kuma shirin ECOWAS na kafar rundunar yaki da ta'addanci

    Danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Nura Ado Sulaiman

    • 19 min
    Najeriya: Ƙarin albashi da gwamnati ta yi bai burge Ƙungiyar ƙwadago ba

    Najeriya: Ƙarin albashi da gwamnati ta yi bai burge Ƙungiyar ƙwadago ba

    Daga cikin batutuwan da shirin wannan lokaci ya waiwaya akwai, watsin da kungiyar kwadagon Najeriya ta yi da karin albashin ma’aikatan da gwamnatin kasar  ta yi.

    Sai kuma matakin Burkina faso na rufe karin kafafen yada labarai bisa rahoton da suka bayar na kisan fararen hula sama da 200 da sojoji suka yi.

    A Kenya kuwa Ambaliyar ruwan ce ta lakume rayukan mutane da dama gami da raba wasu kusan dubu 200 da muhallansu.

    • 19 min

Top podcast nella categoria News

La Zanzara
Radio 24
Non hanno un amico
Luca Bizzarri – Chora Media
Il Mondo
Internazionale
Stories
Cecilia Sala – Chora Media
The Essential
Will Media - Mia Ceran
Start - Le notizie del Sole 24 Ore
Il Sole 24 Ore

Altri contenuti di RFI Hausa

Tarihin Afrika
RFI Hausa
Tambaya da Amsa
RFI Hausa
Wasanni
RFI Hausa
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
RFI Hausa
Muhallinka Rayuwarka
RFI Hausa
Lafiya Jari ce
RFI Hausa